Kasashe Ketare

Ina gaskiyar cewa Faransa ta koma siyen Uranium daga Rasha bayan barin Nijar?

Tun bayan hamɓarar da gwamnatin shugaba Muhammadu Bazoum da sojin kasar Nijar sukayi, aka sami takun saƙa tsakanin gwamnatin sojin ta Nijar da ƙasar...

Kisan ƴan jarida da sojin Isra’ila keyi a Gaza

Isra'ila ta kashe wani shahararren ɗan jaridar kafar yaɗa labarai ta Aljazeera Anas Al-Sheriff da abokan aikin sa huɗu a Gaza. Gidan talabijin na Aljazeera...

Yadda Labaran ƙarya, farfaganda daga kasashen waje ke tunkaro Najeriya

Najeriya ta sha fama matsalar labaran karya da farfaganda na cikin gida, musamman a lokutan zabuka. ‘Yan siyasa da wasu masu bukatar cimma wasu...

Ƙarya ne: Ghana bata ce zata dawo da duk ƴan Najeriya ba

  Akwai dai kiraye-kirayen da wasu ƴan ƙasar Ghana keyi na gani gwamnatin ƙasar ta maida ƴan Najeriya ƙasar tun bayan batun naɗin sarautar Sarki...

Labarin karya kan shugaban Faransa dangane da Burkina Faso

Takun sakar dake tsakanin shugaban kasar Burkina Faso da kasar Faransa ba abu ne boyayye ba. Akwai dai zarge-zarge da dama kan kasar Faransa da...

Alkalanci ta shaida wasu daga cikin munanan hare-haren Rasha a Ukraine

  Mutane da dama anan yankin namu wanda ya hada dani kai na na kallon ko sauraron yake-yake da akeyi tsakanin kasashen daga nesa. Mutane...

Ko kun san an taba mamaya da yiwa wasu kasashen Turai mulkin mallaka kusan irin na Afrika?

Yawancin lokuta Idan akai maganar mulkin mallaka, mu anan muna tunanin cewa kasashen Afrika da wasu a Asiya ne kadai turawa suka yiwa mulkin...

Yadda aka yaudari ‘ƴan Afrika shiga yakin Rasha da Ukraine

  Tun da Rasha ta fara mamaya a kasar Ukraine a shekarar 2014 ake cigaba da rasa rayukan sojoji da fararen hula tsakanin kasashen biyu. Babbar...

Sababbin Labarai

Labarin cewa Christopher Musa ya bai wa Aminu Ado Bayero wa’adin awa 24 ya je ya same shi, ƙarya ne

Tun bayan tababar sarautar Kano ake samun labaran karya da suka shafi bangarorin biyu wato bangaren Sarki Aminu Ado...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Labaran ƙarya da ake yadawa kan kalaman Trump a shafukan Facebook

Tun bayan iƙirarin shugaban Amurka Donald Trump na kisan kiyashin kiristoci a Najeriya da kuma bayanin yiwuwar turo da...

Bidiyon Nnamdi Kanu a gidan yarin Sokoto haɗin AI ne 

Bayan hukuncin da koto tayi na ɗaure Nnamdi Kanu bisa laifin ta'addanci, hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta...

Shahararren

Labarin cewa Christopher Musa ya bai wa Aminu Ado Bayero wa’adin awa 24 ya je ya same shi, ƙarya ne

Tun bayan tababar sarautar Kano ake samun labaran karya...

Labaran ƙarya da ake yadawa kan kalaman Trump a shafukan Facebook

Tun bayan iƙirarin shugaban Amurka Donald Trump na kisan...

You might also likeRELATED
Recommended to you

Gaskiya Ne Babu Wani Bangare Na Najeriya Dake Fama Da Barazanar Ta’addanci?

Sanata Akpabio ya sharara karya kan babu barazanar ta’addanci...

Shin sabuwar gadar jihar Nasarawa ta rushe?

Wani shafin Facebook mai suna Kabiru Danladi Lawanti ya...

Shin Dangote Yace Litar Man Fetur Zata Koma N500?

Tun bayan samun saukin farashin man fetur daga matatar...