Bindiddigi

Ko Sojojin Faransa Sun Iso Najeriya?

Kome yasa ake cigaba da yada labaran karya kan kasar Faransa a Najeriya bayan wasu kasashe sun bukaci sojojinsu su fice? Batu: Akwai wani shafin Facebook...

Shin ECOWAS Ta Amince Da Ficewar Burkina Faso, Mali Da Nijar Daga Watan Janairu?

Tun bayan juyin mulkin soji a kasashen Burkina Faso, Mali da Nijar kasashen uku suka sami takun saka da kungiyar ECOWAS inda suka bayyana...

Ina Gaskiyar Cewa Bappa Bichi Ya Ziyarci Shekarau?

Yayin da gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya yiwa majalisar zartarwar jihar garambawul tare da korar wasu ‘yan majalisar zartarwa wanda ya hada...

Ina Gaskiyar cewa Asiya Sulaiman Ibrahim Itace Mace Ta Farko Data Kammala Karatun Digiri A Yankin Falgore?

Garin Falgoren Daji dake karamar hukumar Doguwa gari ne dake bakin dajin daya hada jihar Kano da Bauchi kuma ya hade da dajin Yankari....

Shin ‘Yan Kabilar Ijaw Na Jefa Jarirai Cikin Teku Don Gwajin DNA?

Kabilar Ijaw sun kasance mutane ne dake zauna a yankin Neja-Delta musamman a jihohin Bayelsa, Ribas da Delta duk da cewa ana samun ‘yan...

Matakan Kare Kai Daga Masu Cire Kudi Daga Asusun Ajiya

Wasu garuruwa da birane a Najeriya na fama da karancin takardun Naira wanda ya sanya wasu suka koma yin harkar cinikayya da tura kudi...

Ina Gaskiyar Cewa Farfesa Maqari Ya Zama Wanda Yafi Kowa Ilimin Hadisi A Afrika?

Suma malaman addini basu tsira ba wajen yada labaran karya akan su. Batu: Wani shafin Facebook mai suna Damagaram Post ya wallafa wani labari cewa Farfesa...

Shin Sanata Barau Ne Ya Jagoranci Wucewar Kudirin Dokar Haraji Zuwa Karatu Na Biyu?

Kudirin haraji da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta gabatarwa majalisun tarayyar Najeriya ya janyo zazzafan muhawara da suka a tsakanin ‘yan siyasa, talakawa...

Sababbin Labarai

Ƙarya ne: Nasiru El-Hikaya baya cikin waɗanda VOA suka kora a shekarar 2018

Akwai wani shafin Facebook mai suna Gimbiyar Hausa ya wallafa wani iƙirari kan cewa ta kori wani ɗan jaridar...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Labarin cewa Christopher Musa ya bai wa Aminu Ado Bayero wa’adin awa 24 ya je ya same shi, ƙarya ne

Tun bayan tababar sarautar Kano ake samun labaran karya da suka shafi bangarorin biyu wato bangaren Sarki Aminu Ado...

Labaran ƙarya da ake yadawa kan kalaman Trump a shafukan Facebook

Tun bayan iƙirarin shugaban Amurka Donald Trump na kisan kiyashin kiristoci a Najeriya da kuma bayanin yiwuwar turo da...

Shahararren

Ƙarya ne: Nasiru El-Hikaya baya cikin waɗanda VOA suka kora a shekarar 2018

Akwai wani shafin Facebook mai suna Gimbiyar Hausa ya...

Labarin cewa Christopher Musa ya bai wa Aminu Ado Bayero wa’adin awa 24 ya je ya same shi, ƙarya ne

Tun bayan tababar sarautar Kano ake samun labaran karya...

You might also likeRELATED
Recommended to you

Kurji a wani sashe na fuska na nuna cuta a cikin mutum?

Iƙirarin dake yaduwa matuka a shafin TikTokinda yake cewa...