Yau da kullum

Ikirarin karya kan mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima

Ikirari: Wani shafin Facebook mai suna DDL Hausa ya wallafa wani ikirari dake cewa mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya koka kan yadda dan gidan...

Shin Shugaban ƙasa zai iya dakatar da gwamna?

A ranar 18 ga watan Maris na 2025 shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas tare da dakatar da...

Shin Gidan Sarkin Kano Na Nasarawa Makabarta Ce?

Tun bayan takaddamar masarauta a jihar Kano da ta sanya sarki Aminu Ado Bayero barin gidan Rumfa zuwa gidan sarki na Nasarawa akayi ta...

Ina Gaskiyar Cewa Akpabio Ya Ba Wa Natasha Hakuri

A cikin ‘yan makwannin nan dai an sami cacar baki tare da zarge-zarge tsakanin shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti, wanda...

Shin Ribadu Ya Ce Tinubu Na Cikin Jerin Masu Rashawa?

Nuhu Ribadu ya kasance tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC. wanda yanzu shine mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Gaskiya Ne Babu Wani Bangare Na Najeriya Dake Fama Da Barazanar Ta’addanci?

Sanata Akpabio ya sharara karya kan babu barazanar ta’addanci a Najeriya. Shekaru sama da goma kenan Najeriya ke fama da matsalar ‘yan kungiyar Boko Haram...

Ina Gaskiyar Cewa Matar Zakzaky Ce Mace Ta Farko Data Fara Sanya Hijabi A Kasar Hausa

Sanya hijabi dai dabi’a ce ta Musulman duniya wanda ya hada harda Najeriya. Shekaru da dama dai Musulman Najeriya na sanya hijabi domin cika...

Ko Sojojin Faransa Sun Iso Najeriya?

Kome yasa ake cigaba da yada labaran karya kan kasar Faransa a Najeriya bayan wasu kasashe sun bukaci sojojinsu su fice? Batu: Akwai wani shafin Facebook...

Sababbin Labarai

Shin Nijar ta rabu da Faransanci?

Tun bayan labarin amincewa da kuma ayyana Hausa a matsayin harshen kasa mutane ke ta wallafa labarin cewa Nijar...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Labaran ƙarya ne ke haddasa ƙiyayya tsakanin ‘yan kudu da ‘yan arewa

Shekara da shekaru dai ana samun rasa rayuka da dukiyoyin al’ummar arewacin Najeriya a kudancin kasar. Abubuwan da suka...

Labaran karya daga Burkina Faso na cigaba da yaduwa a Najeriya

  Da dama daga ‘yan Najeriya masu amfani da kafafen sada zumunta na cin karo da labarai kala-kala dangane da...

Shahararren

Shin Nijar ta rabu da Faransanci?

Tun bayan labarin amincewa da kuma ayyana Hausa a...

Labaran ƙarya ne ke haddasa ƙiyayya tsakanin ‘yan kudu da ‘yan arewa

Shekara da shekaru dai ana samun rasa rayuka da...

You might also likeRELATED
Recommended to you

Gaskiyane Sanata Akpabio Yayi Sallah A Masallacin Kasa?

Masallacin kasa wato National Mosque dake Abuja dai gurin...

Shin Ana Maida Agwaluma GMO Ta Amfani Da Allura?

Batun sabbin nau’ikan kayan marmari da dabbobi da aka...