Tattalin Arziki

Abinda ya kamata ku sani dangane da alƙaluman ƙididdiga da NBS ke fitarwa

Lokaci zuwa lokaci dai hukumar ƙididdiga ta Najeriya wato NBS na fitar da alƙaluman tashin farashin kaya ko saukar su. A lokuta da dama dai...

Ina Gaskiyar Harin Kunar Bakin Wake A CBN?

An dai cigaba da samun kirkirarrun hotuna da ake amfani da fasahar AI (deep fake) dake yaduwa tare da yadasu domin kawar da kan...

Matakan Kare Kai Daga Masu Cire Kudi Daga Asusun Ajiya

Wasu garuruwa da birane a Najeriya na fama da karancin takardun Naira wanda ya sanya wasu suka koma yin harkar cinikayya da tura kudi...

Shin Sanata Barau Ne Ya Jagoranci Wucewar Kudirin Dokar Haraji Zuwa Karatu Na Biyu?

Kudirin haraji da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta gabatarwa majalisun tarayyar Najeriya ya janyo zazzafan muhawara da suka a tsakanin ‘yan siyasa, talakawa...

Dalilan Karancin Takardun Naira

‘Yan watannin da suka gabata ne dai ‘yan kasuwa suka fara nuna damuwa na karancin takardar Naira dari (N100) wanda suka ce yana illa...

Shin Asusun IMF Ya Musanta Hannu Kan Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya?

Asusun bada lamuni na duniya wato IMF dai wani asusu ne mai mambobin kasashe 191 da aka samar don bada lamuni, tare da shawarwari...

Shin “Upgrade” Din Da Bankuna Keyi Na Nufin Fara Cire Haraji?

A satin daya gabata dai wasu bankuna a Najeriya sun sami tangardar network saboda wasu dalilai wanda yasa ‘yan kasar da dama kasa turo...

Ikirarin Tinubu na shigowar kudaden zuba jari dag kasashen waje daya kai dala biliyan talatin $30bn ba dai-dai bane

Shugaba Bola Tinubu a cikin jawabinsa na ranar daya ga watan Oktoba wato ranar bikin yan cin kan kasar yayi ikirarin cewa cikin shekara...

Sababbin Labarai

Shin Nijar ta rabu da Faransanci?

Tun bayan labarin amincewa da kuma ayyana Hausa a matsayin harshen kasa mutane ke ta wallafa labarin cewa Nijar...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Labaran ƙarya ne ke haddasa ƙiyayya tsakanin ‘yan kudu da ‘yan arewa

Shekara da shekaru dai ana samun rasa rayuka da dukiyoyin al’ummar arewacin Najeriya a kudancin kasar. Abubuwan da suka...

Labaran karya daga Burkina Faso na cigaba da yaduwa a Najeriya

  Da dama daga ‘yan Najeriya masu amfani da kafafen sada zumunta na cin karo da labarai kala-kala dangane da...

Shahararren

Shin Nijar ta rabu da Faransanci?

Tun bayan labarin amincewa da kuma ayyana Hausa a...

Labaran ƙarya ne ke haddasa ƙiyayya tsakanin ‘yan kudu da ‘yan arewa

Shekara da shekaru dai ana samun rasa rayuka da...

You might also likeRELATED
Recommended to you