BindiddigiIna gaskiyar labarin karyewar gadar Gombe zuwa Adamawa a...

Ina gaskiyar labarin karyewar gadar Gombe zuwa Adamawa a bana?

-

Hukunci: Ƙarya ne
Bisa samun wannan bidiyo a matsayin tsohon bidiyo wato abin ya faru a shekarar data gabata ne yasa Alkalanci yanke hukuncin cewa yaudarar mutane ake son yi wato misleading a turance.

Akwai wani shafin TikTok mai suna @Yakuburasha42 ya wallafa wani faifan bidiyo dake iƙirarin cewa gadar data hada Gombe da Adamawa ce ta karye a ruwan da akayi ‘yan kwanakin da suka gabata.

((https://vm.tiktok.com/ZSAFrL67N/))

A cikin bidiyon an jishi yana roƙon masu amfani da kafar sada zumunta ta Tiktok da su taya su da addu’a. “Salamu alaikum jama’ar Tiktok ku saka mu a addu’a gamunan dai kamar yadda kuke gani nana ne hanyar Gombe to Adamawa kwalta ya yanke wallahi, gashinan dai ba halin mutum ya wuce. Wallahi kwalta ya rigada ya yanke ruwa ya fasa shi.”

Bincike:
Kafar tantance labarai ta Alkalanci ta sanya wani sashe na bidiyo a inda za a iya gano ko an taba amfani da bidiyo ko hoto, sakamakon ya fito da irin wannan bidiyo a wasu shafuka, sunyi amfani da shi a watan Satumbar shekarar 2024. Cikin shafukan da sukai amfani da afkuwar karayewar gadar da ka nuna a wannan bidiyo har da gidan jaridar talabijin na Trust TV. (https://youtu.be/HSiC10NCMMw?si=XYdEfS456j-V1txn)
Sakamakon bincike:
Bisa samun wannan bidiyo a matsayin tsohon bidiyo wato abin ya faru a shekarar data gabata ne yasa Alkalanci yanke hukuncin cewa yaudarar mutane ake son yi wato misleading a turance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sababbin Labarai

Bidiyon da ake yaɗawa ba na waɗanda sukai kisan Ɗorayi bane 

Ƴan Najeriya dai na cigaba da jimami tare da Allah wadai da kisan wasu ƴan gida ɗaya su bakwai...

Hotunan samuwar makaman kariya zuwa Burkina Faso daga Rasha da China hadin AI ne

  Yayin da Rasha da ƙasar Sin ke ci gaba da tura makamai zuwa yankin Sahel, wani hoto da bidiyo...

Labarin cewa Aisha Buhari ta amince ta auri Sheikh Isa Ali Pantami ƙarya ne

Tun bayan kammala iddar tsohuwar matar shugaban kasa Muhammadu Buhari ake ta yada wasu labarai da iƙirarai kala-kala wanda...

Gwamna Abba Kabir Yusuf bai cire Mustapha Kwankwaso daga muƙaminsa ba

A ƙarshen watan Disemba ne dadi aka sami labarin cewa gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf zai sauya sheƙa...

Me yasa Amurka ta kai hari Sokoto?

Kasar Amurka ta takaddamar da hare-hare a wasu yankuna a arewacin Najeriya. Yanku nan sun hada da Arewa maso...

Duk da Iƙirarin gwamnatin Katsina Ameena Dikko Radda na da shafin Instagram tun 2018

Akwai wani hoto daya yaɗu matuƙa game da yar gwamnan jahar Katsina mai suna Amina dikko Radda inda aka...

Karanta wannan

Bidiyon da ake yaɗawa ba na waɗanda sukai kisan Ɗorayi bane 

Ƴan Najeriya dai na cigaba da jimami tare da...

Hotunan samuwar makaman kariya zuwa Burkina Faso daga Rasha da China hadin AI ne

  Yayin da Rasha da ƙasar Sin ke ci gaba...

Kuna iya kuma soDANGANTAKA
An ba ku shawarar