Most recent articles by:

Alhassan Bala

- Advertisement -spot_imgspot_img

Gaskiya Ne Babu Wani Bangare Na Najeriya Dake Fama Da Barazanar Ta’addanci?

Sanata Akpabio ya sharara karya kan babu barazanar ta’addanci a Najeriya. Shekaru sama da goma kenan Najeriya ke fama da matsalar ‘yan kungiyar Boko Haram...

Ina Gaskiyar Cewa Matar Zakzaky Ce Mace Ta Farko Data Fara Sanya Hijabi A Kasar Hausa

Sanya hijabi dai dabi’a ce ta Musulman duniya wanda ya hada harda Najeriya. Shekaru da dama dai Musulman Najeriya na sanya hijabi domin cika...

Ko Gaskiya Ne Tinubu Ya Baiwa Faransa Damar Hakar Ma’adanai A Arewacin Najeriya?

Tun bayan da shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ziyarci kasar Faransa akwai dai ikirari da labarai dake yaduwa wasu akwai kamshin gaskiya wasu kuma...

Ko Sojojin Faransa Sun Iso Najeriya?

Kome yasa ake cigaba da yada labaran karya kan kasar Faransa a Najeriya bayan wasu kasashe sun bukaci sojojinsu su fice? Batu: Akwai wani shafin Facebook...

Shin ECOWAS Ta Amince Da Ficewar Burkina Faso, Mali Da Nijar Daga Watan Janairu?

Tun bayan juyin mulkin soji a kasashen Burkina Faso, Mali da Nijar kasashen uku suka sami takun saka da kungiyar ECOWAS inda suka bayyana...

Ina Gaskiyar Cewa Bappa Bichi Ya Ziyarci Shekarau?

Yayin da gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya yiwa majalisar zartarwar jihar garambawul tare da korar wasu ‘yan majalisar zartarwa wanda ya hada...

Ina Gaskiyar cewa Asiya Sulaiman Ibrahim Itace Mace Ta Farko Data Kammala Karatun Digiri A Yankin Falgore?

Garin Falgoren Daji dake karamar hukumar Doguwa gari ne dake bakin dajin daya hada jihar Kano da Bauchi kuma ya hade da dajin Yankari....

Shin ‘Yan Kabilar Ijaw Na Jefa Jarirai Cikin Teku Don Gwajin DNA?

Kabilar Ijaw sun kasance mutane ne dake zauna a yankin Neja-Delta musamman a jihohin Bayelsa, Ribas da Delta duk da cewa ana samun ‘yan...

Must read

Mutum uku ne suka mutu a hadarin hanyar Abuja zuwa Lokoja ba sama da mutane 100 ba

  Ikirari: Wani shafin Facebook mai suna Karaduwa post ya wallafa...

CBEX: Yadda zaku gane Idan kamfanin sanya hannun jari na da rijista

A ‘yan kwanakin nan an ga wasu rahotanni da...
- Advertisement -spot_imgspot_img